Kwamishinan Æ´ansandan jihar Legas, Idowu Owohunwa, ya kafa wata tawaga ta musamman domin gano musabbabin mutuwar mawakin nan, Ilerioluwa Aloba, wan…
Wata sabuwar wahalar man fetur ka iya Kunno kai a wasu sassan Æ™asar nan matuÆ™ar hukumar NMDPRA ta gaza biyan sama da Naira biliyan 250 kuÉ—in dakon …
Lauyan nan mai fafutukar Æ´ancin É—an adam, Femi Falana, ya shaidawa Babbar Kotun Tarayya a Kano cewa rigar kariyar da ke jikin tsohon gwamnan Kano, Ab…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta bukaci Hukumar Yaki da Cin-hanci da Rashawa, EFCC da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, da su bin…
Guinness World Records, kundi da ke bada lambar yabo ta kafa tarihi, ya nisanta kansa da wani dan Nijeriya da ya kusa makancewa bisa yunkurin kafa …
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta kama wata lauya mai suna Ebikpolade Helen, wacce ta kware wajen hadawa da rarraba s…
Fitaccen jarumin Nollywood, Tajudeen Oyewole wanda aka fi sani da Abija, ya roki kyautar mota daga masoyansa. Fitaccen jarumin, wanda ke fitowa a m…
Hukumar yi wa kasa hidima (NYSC) ta É—auke sansaninta na dindindin da ke karamar hukumar Mangu ta jihar Plateau. Yanzu haka an maida sansanin zuwa g…
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya amince da fitar da Naira miliyan 62 a matsayin tallafin karatu ga dalibai marasa galihu da ke Borno a makaran…
Hukumar shirya jarabawar gama Sakandire ta kasa, NECO, ta kaddamar da wata manhaja mai suna “NECO ‘e-Verify” domin saukaka tantance sakamako da magud…
Majalisar masarautar Zazzau ta amince da dakatar da Marafan yamman Zazzau bayan wani zama da ta yi a jiya Litinin. A wata sanarwa da ta samu sa han…
Hukumar karÉ“ar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, ta kama tare da tsare kwamishinan ayyuka na tsohon gwamna Abdullahi Uma…
Kungiyar Rajin Kare Tattalin Arziki (SERAP) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi amfani da ikonsa na shugabanci ya gaggawa buga baya…
Da alama dai ‘yan Najeirya na iya fuskanatar Æ™arin kuÉ—in wutar lantarki fiye da kashi arba’in cikin dari nan da wasu kwanaki, idan har sabuwar dokar …
Kungiyar tsofaffin daliban makarantar GSS k/nassarawa ta yabawa gwambatin Kano bisa matakin da ta dauka na rushe shagunan da gine-ginen da aka yi a…
Gwamna Umaru Bago na Jihar Neja ya yi afuwa ga wasu fursunoni 80 da ke gidajen gyaran hali daban-daban a jihar. Gwamnan ya kuma amince da biyan tarar…
An tsinci gawar wani sabon ango mai shekara 30, Usman Sani Goga, rataye kansa a Karamar Hukumar Babura ta Jihar Jigawa. Marigayin, wanda mai sana’…
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da runduna ta 14 da ke Ohafia sun kai samame wani gidan da ake zargi ana ajiye mata don su haihu a sayar da jarira…
Shugaban Ƙasa Muhammadu mai barin gado, Muhammadu Buhari ya nemi afuwar al'ummar Æ™asar game da wasu manufofin gwamnatinsa waÉ—anda ya ce ya san su…
Ƴansanda a Ghana sun kama wasu 'yan Najeriya 49 bisa zargin su da aikaita laifin safarar mutane da kuma laifukan da ake yi ta intanet. BBC ta raw…
Social Plugin